Home

Music

Video

Kanny

Alaramma Ahmad Sulaiman Ya Fito Takarar Dan Majalisa






Wannan da kuke gani Hoton Alaramma Ahmad Suleiman Ibrahim Kano ne, shararren Alaramman nan, wanda kira'arsa ta yi fice a duniya.
Alaramma ya fito takarar kujerar Dan majalisar dokoki ta jiha ne, inda yake neman wakiltar karamar Hukumar Tarauni a majalisar Dokokin Jihar Kano.

Malamai ku shiga siyasa kila ku za ku gyara harkar siyasar Nijeriya.
©rariya.

Share this



Fb tt wp ig
Powered by DailyBookNg and Developed By Emranjega