Home

Music

Video

Kanny

Gwamnatin Kano Za Ta Gudanar Da Babban Taro A Wurin Da Kwankwaso Zai Gudanar Da Nasa Taron



Rahotanni sun nuna cewa taron kwanaki shida da gwamnatin Kano za ta gudanar, za a gudanar da daya daga cikin taron ne a wurin Sanata Kwankwaso da jama'arsa za su gudanar da taron na su a ranar 30 ga wannan wata, wato a Tamburawa.

Share this



Fb tt wp ig
Powered by DailyBookNg and Developed By Emranjega