Shugaban kungiyar masu fafutukar neman Biyafara (IPOB), Nnamdi Kanu, yayinda yake maida martani ga shirin gwamnatin tarayya na janye belin sa, ya sha alwashin yin maganin duk wani da yayi yunkurin kara kama shi.
Duk Wanda Ya Yi Yunkurin Sake Kama Ni Zai Mutu – Nnamdi Kanu
Shugaban kungiyar masu fafutukar neman Biyafara (IPOB), Nnamdi Kanu, yayinda yake maida martani ga shirin gwamnatin tarayya na janye belin sa, ya sha alwashin yin maganin duk wani da yayi yunkurin kara kama shi.
Share this
|
|



